Skip to content

info@example.com

Treasure Hymns – Hausa

  • Home
  • Littafin Wakoki Hausa Hymns
  • Sample Page
  • Home
  • Littafin Wakoki Hausa Hymns
  • Sample Page

Hymn 32 Ya Al’ummai, Ku Ɗaukaka Allah A Naku Zukata Lyrics

  1. Home   »  
  2. Hymn 32 Ya Al’ummai, Ku Ɗaukaka Allah A Naku Zukata Lyrics

Hymn 32 Ya Al’ummai, Ku Ɗaukaka Allah A Naku Zukata Lyrics

January 10, 2026 treasurehymnsLittafin Wakoki Hausa Hymns

Littafin Wakoki Hausa Hymns

Hymn 32 Ya Al’ummai, Ku Ɗaukaka Allah A Naku Zukata Lyrics

 

1
Ya Al’ummai, ku ɗaukaka
Allah a naku zukata.
Ku bauta wa Madauwami,
Ku yabe shi da rerawa.

2
Ubangiji shi Allah ne,
Mahalicci sahihi kuwa.
Ya mai da mu mutanensa,
Tumakin makiyayarsa.

3
Ku shiga cikin ƙofarsa,
Da yabo shiga gidansa,
Ku gode domin jinƙansa,
Albarkaci sunansa kuwa.

4
Ubangiji kyakkyawa ne,
Jinƙansa babu iyaka,
Amincinsa ya tabbata
Tun zamanai, har abada.

Post navigation

Previous: Hymn 199 Ya Ruhun Allah, Zo Yanzu Lyrics
Next: Hymn 253 Ya Allahna, Ƙarfafa ni Lyrics

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recent Posts

  • Hymn 346 A Cikin Farko Allah Ya Halitta Sama da Ƙasa Lyrics
  • Hymn 215 A Cikin Duniyan Nan Yanzu Lyrics
  • Hymn 218 A Cikin Dukan Halin da Mu Ke, da Murna Da Wahala Lyrics
  • Hymn 64 A Cikin Daren Nan da Aka Ba da Shi Lyrics
  • Hymn 347 A Cikin Farko Allahnmu Lyrics

Recent Comments

  1. A WordPress Commenter on Hello world!

Archives

  • January 2026

Categories

  • Littafin Wakoki Hausa Hymns
  • Uncategorized
Proudly powered by WordPress | Theme: goldy-mex by inverstheme.
Go to mobile version