Littafin Wakoki Hausa Hymns
Hymn 282 Ƴan Tumaki Ne Mu a Tsakiyar Kerketai Lyrics
1
Ƴan tumaki ne mu a tsakiyar kerketai,
Amma “Haka na aike ku,” Ubangiji ya e.
2
Jawabinsa kaɗai kayan yaƙinmu ne.
In ji shi, “Mulkin Allah ne ya zo kusa da ku.”
3
Ko kisanmu sā yi, ko wuya za mu sha,
An kashe Ubangijinmu, balle iyalinsa.
4
Mu ɗauki giciyensa, bayansa za mu bi,
Domin a ranar zuwansa, mu karƃi yabonsa.
